XtGem Forum catalog
Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI

→Labarai

SHAIDAR MUTANE ITACE SHAIDAR ALLAH: (jibwis Social Media Kano)

SHAIDAR MUTANE ITACE SHAIDAR ALLAH:

Wata rana manzon Allah (s,a.w)yana zaune da sahabban sa sai akazo wucewa da wata gawa sai mutane su kace waye? akace wane ne sai suka dinga sukar wannan gawar suna aibata sai manzon Allah yace "Ta Tabbata Ta Tabbata"

can ana zaune dai sai aka zo wucewa da wata gawar sai mutane suka tambaya waye?sai akace wanene sai sukace Allah sarki anyi rashin mutumin kirki suka yabe shi suka shaide shi sai manzon Allah yace"Ta Tabbata Ta Tabbata"

Sai sahabbai suka ce ya manzon Allah me kake nufi?kowanne kace Ta tabbata da mutumin kirki da wanda bashi ba sai manzon Allah ya "ku mutane ai shaidun Allah ne aban kasa"

Ma'ana kowanne abin da ya aikata ya tabbata agun Allah saboda shaidar da mutane suka bayar.

Da wannan ne Amadain na da su Unaisa da 'yan kwamitin Jibwis social media kano muke taya malamar mu Malama Hadiza Balanti murnar shaidar da Al'ummar Kwamitin Daurar Haddar al-Qur'ani na Qadi Ahmad ya bata saboda hidima da wannan baiwar Allah take yiwa musulunci.

Muna Addu'ar Allah ya amshi ayyukan da
Tayi yasanya ta acikin wanda zai karbi wannan shaidar da ake mata na Ayyukan al'khairi ya tabbatar da ita akan wadannan ayyuka har karshen rayuwar ta ya bata ikon aikata dai-dai da koyar da dai-dai damu dalibanta gaba daya.

ABU-UNAISA
Mataimakin shugaban
Jibwis social media kano.
1/8/2015.

Back to posts
This post has no comments - be the first one!

UNDER MAINTENANCE

Share|

Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 3


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake

Adadin Maziyarta 1332415

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


Follow @bjournalist55
→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP
→Home

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358